Tarihin rikicin Boko Haram

Tarihin rikicin Boko Haram
timeline (en) Fassara

Tsawon lokacin rikicin Boko Haram shine tarihin Rikicin Boko Haram, rikicin da ake fama da shi tsakanin kungiyar Islama ta Najeriya Boko Haram (ciki har da Ansaru na zuriyarsu ) da gwamnatin Najeriya. Tun shekarar dubu biyu da tara 2009 Boko Haram ta sha kai hare-hare kan sojoji da ƴan sanda da fararen hula, galibi a Najeriya. Rikicin da ake fama da shi ya ta'allaka ne a jihar Borno. Ya kai ƙololuwa a tsakiyar shekarun dubu biyu da goma 2010, lokacin da Boko Haram suka kara kai hare-hare a Kamaru, Chadi da Nijar.[1]

  1. "Boko Haram's deadly insurgency: A legacy of attacks". France 24 (in Turanci). 2014-05-16. Retrieved 2021-03-04.

© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search